Bangaren kasa da kasa, Abbas Shoman mataimakin babban malamin jami’ar Azhar ya yi kira ga kafofin yada labarai na kasashen muuslmi da na larabawa da su kare fuskar muslunci a duniya.
2015 Dec 19 , 19:39
Bangaren kasa da kasa, Ali Alali ya bayyana cewa akwai hannun kasashen ketare a harin da aka kai kan ‘yan shi’a a Najeriya da nufin hana mazhabar shi’a yaduwa a kasar baki daya.
2015 Dec 18 , 23:21
Bangaren kasa da kasa, dubban mutane a biranan kasar Najeriya sun gudanar da jerin gwano domin nuna rashin amincewa da kisan gillar da sojojin kasar suka yi kan mabiya tafarkin shi’a karskashin jagorancin sheikh Ibrahim Zakzaky.
2015 Dec 18 , 23:17
Bangaren kasa da kasa, bayan da Suadiyya ta kafa kawancen da ta kira na yaki da ta’addanci na kasashen musumi cibiyar fikihu ta duniya tana kokarin samar da hujjoji domin domin tabbatar da abin da saudiyya ta yi.
2015 Dec 18 , 23:14
Bangaren kas ada kasa, kungiyar ta’addanci ta Daesh ta fitar da wani faifan bidiyo a cikinsa take kiran magoya bayanta da su kai hari kan mabiya tafarkin shi’a a Saudiyya da Bharain.
2015 Dec 18 , 23:12
Bangaren kasa da kasa, rundunar sojin Nigeriya ta tabbatar da kame Sheikh Yakub Ibrahim El-Zakzaki shugaban Harkar Musulunci a kasar a gidansa.
2015 Dec 15 , 22:26
Bangaren kasa da kasa, daliban jami’a a cikin jahar Alabama wadanda ba musulmi ba ne sun bullo da wata hanya ta yaki da kymar mabiya addinin muslunci a kasar.
2015 Dec 15 , 22:24
Bangaren kasa da kasa, Hanibal Gaddafi dan tsohon shugaban mulkin kama karya na kasar Libya ya bayar da muhimman bayanai dagnae da makomar Imam Musa Sadr da mahaifinsa ya sace shi.
2015 Dec 15 , 22:20
Bangaren kasa da kasa, kungiyar Hizbullah a Iraki Ta Yi Allawadai da kisan shi’a a Najeria da sojojin kasar suke yi babau kakkautawa.
2015 Dec 14 , 23:28
Bangaren kas ada kasa, sojojin najeriya sun kashe tare da jikkata adadi mai yawa na mabiya jagoran ‘yan shi’a a kasar.
2015 Dec 14 , 23:26
Bangaren kasa da kasa, akalla mutane 7 aka tabbatar da cewa sun rasa ransu wasu da dama kuma suka ji rauni a harin da sojojin suka kai a kan yan shia a jiya da yamma.
2015 Dec 13 , 23:15
Bangaren kasa da kasa, hare-haren wuce gona da iri da sojojin gwamnatin Nigeriya suka kai kan gidan shugaban Harkar Musulunci a Nigeriya an asarar hasarar rayuka da na dukiyoyi.
2015 Dec 13 , 23:10