IQNA

Falastinawa Na Ci Gaba Da Nuna Fushinsu A Kan Matakin Gwamnatin UAE Na Kulla Hulda Da Isra’ila

Tehran (IQNA) Al’ummar Falastinu suna ci gaba da mayar da martani a cikin fushi a kan gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa UAE, dangane da bude huldar Diflomasiyya da ta yi tare da gwamnatin yahudawan Isra’ila.