Tehran (IQNA) Da yake sukar yakin da ake yi tsakanin Rasha da Ukraine, shugaban darikar Katolika na duniya ya ce Allah ba ya goyon bayan yaki kuma zaman lafiya ne kadai hanyar da kasashen duniya za su samu ci gaba.
Lambar Labari: 3487854 Ranar Watsawa : 2022/09/14
Tehran (IQNA) Wata kotu a Faransa ta yi watsi da matakin da gwamnati ta dauka na rufe wani masallaci da ke kusa da birnin Bordeaux.
Lambar Labari: 3487089 Ranar Watsawa : 2022/03/25
Tehran (IQNA) Hamas ta caccaki kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) kan barin shugaban kasar Isra'ila Isaac Herzog ya ziyarci kasar
Lambar Labari: 3486888 Ranar Watsawa : 2022/01/31
Tehran (IQNA) Jagoran kungiyar Ansarullah a Yemen ya caccaki gwamnatocin kasashen larabawan da suke ta hankoron ganin sun kulla alaka da yahudawa.
Lambar Labari: 3485291 Ranar Watsawa : 2020/10/19
Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana Birtaniya a matsayin wata babbar ‘yar amshin shata ga Amurka.
Lambar Labari: 3484415 Ranar Watsawa : 2020/01/14