Tehran (IQNA) Isra’ila na Shirin korar wasu dubban wasu Falastinawa daga unguwanninsu a cikin birnin Quds.
Lambar Labari: 3485952 Ranar Watsawa : 2021/05/26
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta bukaci Isra’ila ta dakatar da rushe-rushen gidajen Falasdinawa.
Lambar Labari: 3485341 Ranar Watsawa : 2020/11/06
Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Rasha Sergey Lavrov ya bayyana cewa, bai kamata kulla duk wata alaka tsakanin kasashen larabawa da Isra’ila ya cutar da Falastinawa ba.
Lambar Labari: 3485274 Ranar Watsawa : 2020/10/14
Tehran (IQNA) masana kwarru kan hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya sun yi watsi da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa na gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484900 Ranar Watsawa : 2020/06/16
Tehran (IQNA) kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta ce Isra’ila ba ta da makoma a cikin Falastinu.
Lambar Labari: 3484694 Ranar Watsawa : 2020/04/09
Tehran (IQNA) yau falastinawa da dama ne suka fita cikin hayyacinsu, biyo bayan antaya musu hayaki mai sanya hawaye da ‘yan sanda yahudawa suka yia yankin Nablus.
Lambar Labari: 3484610 Ranar Watsawa : 2020/03/11
Ana ci gaba da kara samun karfafar kawance tsakanin masarautar Saudiyya da gwamnatin yahudawan Isra'ila.
Lambar Labari: 3484560 Ranar Watsawa : 2020/02/25
Bangaren kasa da kasa, jami’an saron Isra’ila sun yi awon gaba da wasu jagororin kungiyar Hamas.
Lambar Labari: 3484313 Ranar Watsawa : 2019/12/12
Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa, ba za su taba fitar da yahudawa daga yankunan Falastinawa da ke gabar yamma da Kogin Jordan ba.
Lambar Labari: 3483830 Ranar Watsawa : 2019/07/11
Jami’an tsaron Isra’ila sun kame falastinwa 25 a yammacin jiya a cikin yankunan gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3483823 Ranar Watsawa : 2019/07/09
Bangaren kasa da kasa, kakakin kungiyar ajbhar dimukradiyya a Falastinu ya sanar da cewa an cimma yarjejeniyar dakatar da bude wuta tsakanin bangaren Isra’ila da Falastinawa.
Lambar Labari: 3483613 Ranar Watsawa : 2019/05/06
Daya daga cikin mambobin kwamitin kula da masallacin Quds Hatam Abdulkadir ya bayyana cewa ba su amince da hukuncin kotun Isra’ila kan rufe masallacin Bab Rahma ba.
Lambar Labari: 3483469 Ranar Watsawa : 2019/03/18
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron Isra’ila sun kame Falastinawa a yankuna daban-daban da ke kusa da birnin Quds a yau.
Lambar Labari: 3483395 Ranar Watsawa : 2019/02/22
Jami'an tsaron Isra'ila sun kame Falastinawa 15 a cikin yankunan da ke gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3483275 Ranar Watsawa : 2019/01/02
An gudanar da taron maulidin Manzon Allah (SAW) a cikin masallacin Quds mai alfarma.
Lambar Labari: 3483137 Ranar Watsawa : 2018/11/19
Bangaren kasa da kasa, Bahram Qasemi ya bayyana harin Da Isra’ila ta kai kan ginin tashar al-aqsa da cewa aiki ne na ta’addanci.
Lambar Labari: 3483121 Ranar Watsawa : 2018/11/13
Bangaren kasa da kasa, dakarun Gwagwarmayar Palastiwa sun mayar da martani kan hare-haren da jiragen yakin Sahayuna suka yankin zirin gaza, daga daren jiya laraba zuwa wayewar yau alhamis, sun harba rokoki fiye da dari biyu zuwa yankunan yahudawa 'yan kama wuri zauna dake kudancin Palastinu.
Lambar Labari: 3482881 Ranar Watsawa : 2018/08/10
Bangaren kasa da kasa, an kaddamar da hasumiyar kiran salla mafi tsawo a yankin Isawiyyah da ke cikin birnin Quds.
Lambar Labari: 3481324 Ranar Watsawa : 2017/03/18
Bangaren kasa da kasa, ministan al’adu na Isra’ila ya ce sun gina wani ramin karkashin kasa da ya hada Wadil Hulwa da kuma Babul Magariba da ke gefen masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3481077 Ranar Watsawa : 2016/12/28